Skip to main content
Aging in Place is Easy with Opa Home Care

Reliable and Trusted Care at Home

Tell Us About Your Senior Loved One

We have after-hours phone coverage 24/7, 365 days a year.

+1 866 373 2302

Some of the most common aging-in-place services we provide include:

 In-Home Support Lebanon, GA

If someone you care about is unable or unwilling to stay alone either during the day or overnight, our in-home caregiver services can provide the assistance they need. We understand that loneliness can have a significant impact on an individual's mental and physical health, and we are here to offer the necessary support to ensure their well-being.

 Personal Care Lebanon, GA

Opa caregivers provide much-needed help with maintaining personal hygiene, dressing and eating, and aiding with mobility. We also provide transportation assistance, help facilitate communication, assist with medication management, offer support with home maintenance, and provide assistance with shopping and meal preparation.

 Home Health Aides Lebanon, GA

Long-term spouses and partners rely on one another for companionship and love. That's why, at Opa, we can develop specialized care plans for aging couples who need home care in Lebanon, GA.

 Senior Companionship Lebanon, GA

Opa caregivers are here to help you or your elderly family member with running errands like getting to and from medical appointments, picking up prescriptions or groceries, and attending community activities to stay engaged and active.

 Medical Care At Home Lebanon, GA

Sometimes, seniors need around-the-clock in-home care. Our experienced caregivers are available to stay with your loved ones for an extended period to ensure they stay happy and healthy at home.

Companion

Short-Term Companion Care Services

Loneliness can greatly affect someone's mental and physical well-being. That's especially true after having a major surgery or illness. If your loved one cannot or does not want to be left alone after being discharged from a hospital or care facility, our short-term caregivers are ready to help.

Personal

Short-Term Personal Care Services

Short-term caregivers from Opa can provide essential support with daily personal care, including grooming, getting dressed, eating, and getting around. Our services also include transportation, communication assistance, medication management, household upkeep, and help with shopping and meal preparation.

Assistance

Stand-By Assistance

We offer stand-by assistance while your senior loved one takes a shower, goes to the bathroom, moves from room to room, and walks outdoors. We can also provide stand-by assistance while your senior completes exercises and activities prescribed by Physical and Occupational Therapists.

Here are three of the most difficult challenges that family caregivers may encounter when looking after their elderly parents or loved ones.

Home Care Services Lebanon, GA

Poor Sleep

As people age, their sleep patterns can be disrupted, causing them to wake up multiple times during the night. This can be due to a shift in their internal body clock, stress, or worry. If dementia is a factor, you may need to be vigilant, as sundowning and wandering could occur. Caring for your parents or a loved one requires a clear and rested mind, which is why getting enough sleep is essential for both your well-being and your ability to provide the best care. After all, you don't want to get so burnt out and tired that you take a trip to the hospital. Avoid getting burnt out and exhausted, as it could lead to a trip to the hospital.

 Elderly Care Lebanon, GA

Lack of Support

Taking care of aging parents can feel overwhelming and like you're shouldering the entire brunt of responsibility. Moreover, thinking that you're the sole caregiver can be stressful and put unneeded strain on other relationships in your life. It's crucial to understand that caregiving is not a one-person task. Trying to handle it alone can lead to burnout, depression, and other serious health issues. It can also negatively impact the quality of care your parents receive.

 Senior Assistance Lebanon, GA

No Privacy

Living with your parents can affect both your physical and emotional privacy, especially if one or both need significant amounts of attention. This can lead to feelings of fear and disorientation when you're not around. Similarly, it can be challenging for your parents to maintain their own privacy while you're taking care of them.

testmonial

What Clients Say About Us

Location: 9755 Dogwood Road, STE 320, Roswell, Georgia 30075, United States

Phone: +1 866 373 2302

Office Hours 8:30a - 5:30p Monday - Friday. Additional hours are available by appointment.

Office Phone Hours 5:00a -11:55p, 7 days a week.

After Hours We have after-hours phone coverage 24/7, 365 days a year.

Latest News in Lebanon, GA

Nasrallah: Kudancin Lebanon za ta zama makabartar tankunan yaki na gwamnatin sahyoniya

IQNA - Sayyid Hasan Nasrallah ya yi jawabi ga shugabannin gwamnatin sahyoniyawan ya kuma jaddada cewa: Idan har kuka yi niyyar mamayewa ta hanyar soji to ku sani cewa ba za ku sake samun wani abu kamar karancin tankokin yaki ba, kuma dukkaninsu za a lalata su a kudancin kasar Labanon.Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, shafin yada labarai na Al Ahed ya bayar da rahoton cewa, a yau 27 ga watan Yuli, babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hassan Nasrallah, a wajen taron tunawa da ranar Ashura a yankunan...

IQNA - Sayyid Hasan Nasrallah ya yi jawabi ga shugabannin gwamnatin sahyoniyawan ya kuma jaddada cewa: Idan har kuka yi niyyar mamayewa ta hanyar soji to ku sani cewa ba za ku sake samun wani abu kamar karancin tankokin yaki ba, kuma dukkaninsu za a lalata su a kudancin kasar Labanon.

Kamfanin dillancin labaran iqna ya habarta cewa, shafin yada labarai na Al Ahed ya bayar da rahoton cewa, a yau 27 ga watan Yuli, babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon Sayyid Hassan Nasrallah, a wajen taron tunawa da ranar Ashura a yankunan kudancin birnin Beirut ya ce: Gaza ita ce abu na farko da zukatanmu da idanunmu suka koma kan wannan rana. na Ashura. A Ashura mun koyi yadda ake yaki da zalunci daga Imam Hussain (AS).

A ci gaba da kare al'ummar Palastinu da kuma yin watsi da daidaita alaka da gwamnatin sahyoniyawan Sayyid Hasan Nasrullah ya ce: Masu son mu daidaita alaka da Isra'ila muna fadin fadin Imam Husaini (a.s) a ranar Ashura, inda ya ce: sai ya ce: "Hihat mena al-zhala".

Ya kuma jaddada cewa: Muna cewa masu neman mu daina goyon bayan wadanda ake zalunta da Gaza suna tsoratar da mu a yaki, Imam Husaini (AS) ya ce: Han! Wannan yaron kaskanci ya sanya na zabi tsakanin abubuwa biyu, tsakanin takobi da mika wuya ga wulakanci. Kuma idan muka ba da kai ga wulakanci da wulakanci.

Sayyid Hasan Nasrallah ya kara da cewa: Mun zo nan ne domin kare Falasdinu, da Gazan da ake zalunta, da yammacin kogin Jordan da kuma al'ummar Lebanon. Tun daga ranar 8 ga watan Oktoba mun shiga wani yaki na daban, inda muka bude fagen tallafawa ayyukan guguwar Aqsa, domin wannan aiki yaki ne na al'ummar musulmi. Ban da mu, bangaren adawa a Yemen da Iraki su ma sun fara goyon bayan Falasdinu, su ma Siriya da Iran sun goyi bayan gwagwarmayar Palastinawa a wannan yakin.

Babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ya jaddada cewa: Gwamnatin yahudawan sahyoniya ta shiga cikin mafi munin ranaku a rayuwarta tun bayan kafuwarta, kuma a karon farko a cikin wannan gwamnatin ana maganar rugujewa da rugujewar dakin ibada na Uku. A karon farko Isra'ila ta kasa cimma burinta, kuma tana kokarin boye gazawarta ta hanyar kashe fararen hula.

Sayyid Hasan Nasrallah ya ce: A yayin da dubban fursunonin Palastinawa ke cikin wahalhalu, da kuma killace sama da mutane miliyan biyu a zirin Gaza da kuma barazanar da ake ci gaba da yi wa masallacin Al-Aqsa a inuwar duniya da yin watsi da batun Palastinu za mu bi tafarkin Imam Husaini (AS) kuma za mu dage da hadin kai.” Mun tsaya muna ci gaba da yaki.

4227210

Faith Baptist Christian Academy Crusaders

Sign InFVarsity Boys BasketballLudowici, GA114Followers...

Southside Christian Basketball

Sign InSouthside Christian PatriotsVarsity Boys BasketballWaycross, GA84Followers...

Bible Baptist Christian Basketball

Sign InBible Baptist Christian WolvesVarsity Boys BasketballStatesboro, GA49Followers...

Isra'ila ta kai hari Lebanon da Gaza da ta ce na ramuwar gayya ne

Rundunar sojin Isra'ila, ta ce ta yi nasarar kai hare-hare kan wuraren kungiyar Hamas a zirin Gaza da kuma Lebanon.Isra'ila ta ce hare-haren da ta kai ta sama, su ne mafiya muni tun watan Augusta.Harin martani ga hare-haren roka da aka kai mata daga kudancin Lebanon, wanda Isra'ilar ta dora alhaki a kan kungiyar Hamas.Hukumomin sojin Isra’ila sun zargi kungiyar Hamas da harba gomman makaman roka daga kudancin Lebanon zuwa cikin arewacin kasarsu.Sai dai Isra’ilar ta ce ta tare yawancin makaman 34, amma ...

Rundunar sojin Isra'ila, ta ce ta yi nasarar kai hare-hare kan wuraren kungiyar Hamas a zirin Gaza da kuma Lebanon.

Isra'ila ta ce hare-haren da ta kai ta sama, su ne mafiya muni tun watan Augusta.

Harin martani ga hare-haren roka da aka kai mata daga kudancin Lebanon, wanda Isra'ilar ta dora alhaki a kan kungiyar Hamas.

Hukumomin sojin Isra’ila sun zargi kungiyar Hamas da harba gomman makaman roka daga kudancin Lebanon zuwa cikin arewacin kasarsu.

Sai dai Isra’ilar ta ce ta tare yawancin makaman 34, amma shida daga cikinsu sun yi barna ga gine-gine, tare da raunata mutum daya.

Amma Hamas ta ce ba ta da masaniya kan wanda ya harba makaman.

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya lashi takobi cewa makiyan kasarsa za su dandana kudarsu a kan harin.

Harin wanda ya kasance mafi girma da aka kai wa Isra’ila ta iyakarta ta arewa wadda ake takaddama da ita, tun bayan yakin 2006 da ta yi da Lebanon, shekara 17 ke nan ya harzuka Isra’ilar inda ta shirya taron gaggawa na tsaro domin duba yadda za ta mayar da martani.

Bayan taron ne Mista Netanyahu ya bayyana a talabijin inda a jawabinsa ya lashi takobin cewa makiyan Isra’ila za su ji a jikinsu.

Ya ce: ‘’ Na bayyana karara cewa makiyanmu ba za su latsa mu su sha ba. Muna neman da a kwantar da hankali kuma za mu dauki mataki a kan masu tsattsauran ra’ayi da suka zabi tashin hankali kuma dangane da masu hari a kanmu daga bangarori daban-daban, za mu kai wa makiyanmu hari, za su dandana kudarsu a kan duk wani hari.

Makiyanmu za su kara sanin cewa a mawuyacin lokaci, al’ummar Isra’ila kanta a hade yake kuma tana goyon bayan dakarun Isra’ila domin kare kasarmu da ‘yan kasarmu.’’

Ba wata kungiya da ta dauki alhakin kai harin na roka da makamai masu linzami.

Amma an kai shi ne ‘yan sa’o’i bayan da kungiyar Hezbollah da ke Lebanon ta ce za ta mara baya ga duk wani mataki da bangarorin Falasdinu za su dauka a kan Isra’ila.

Jama’a sun harzuka a yankin sakamakon rikicin da ya barke bayan matakin da ‘yan sandan Isra’ila suka dauka na kai sumame Masallacin Birnin Kudus kan Falasdinawa Musulmi da ke ibada tsawon dare biyu a jere a cikin watan nan na Ramadan.

Masallacin wanda shi ne wuri na uku mafi tsarki ga Musulmai a duniya, su ma Yahudawa suna daukarsa a matsayin wurin ibadarsu mai tsarki.

Inda a wannan lokacin suke bikin ‘yanto su daga bauta daga hannun Masar, bikin da suke yi daga yammacin Laraba 5 ga watan nan na Afrilu zuwa yammacin Alhamis 13 ga watan.

Mista Netanyahu ya ce Isra’ila ba ta da sha’awar sauya dokokin da aka saba da su a wurin shekaru aru-aru, yana mai kira da a kwantar da hankali.

Amma kuma ya yi barazanar daukar tsattsauran mataki a kan wadanda ya kira masu tsananin ra’ayi da ke amfani da tashin hankali a wajen.

Kungiyoyin fafutuka na Falasdinawa a Zirin Gaza, da ke karkashin ikon Hamas, sun harba makaman roka 25 kan Isra’ila a tsawon wannan lokacin na rikicin.

Su ma sojojin Isra’ila sun mayar da martani ta sama.

A daren Alhamis dakarun Isra’ila sun ce sun kai hare-hare cikin Gaza, inda aka rika jin fashewar bama-bamai.

Abin da rahotanni suka ce hare-haren sun yi illa ga sansanonin horo na Hamas.

Kakakin sojin Isra’ila ya ce, sun yi amanna Hamas ita ce ta kai wadannan hare-hare na roka.

Kuma suna ganin kila ma da hannun kungiyar Islamic Jihad ta Falasdinawa.

Laftana Kanar Richard Hecht, ya kara da cewa suna kuma ganin kungiyar Hezbollah da ta yi yaki da Isra’ila a 2006, ta san da harin.

Sannan ya ce suna zargin da hannun Iran ma a cikinsa.

Hamas ta tabbatar wa da BBC cewa an kai harin ne lokacin da shugabanta Ismail Haniyeh yake ziyara a Beirut.

Amma kuma wani jami’in kungiyar ya ce tun kafin yanzu aka shirya ziyarar tasa kuma ba ta da alaka da abubuwan da ke faruwa yanzu.

Hamas ta ce ba ta san wanda ya harba makaman ba.

Daga baya kamfanin dillancin labarai na AFP ya ambato Mista Haniyeh na cewa mutanen Falasdinu ba za su zauna sakaka suna ganin Isra’ila na yin abin da ya kira ta’addanci a kan Masallacin Kudus ba.

Disclaimer:

This website publishes news articles that contain copyrighted material whose use has not been specifically authorized by the copyright owner. The non-commercial use of these news articles for the purposes of local news reporting constitutes "Fair Use" of the copyrighted materials as provided for in Section 107 of the US Copyright Law.